Connect with us

News

Yunwa Tayi Yawa:  Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Legas A Safiyar  Ranar Demokradiyya

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Masu zanga-zangar, a safiyar ranar Laraba, sun yi dirar mikiya a karkashin gadar Ikeja da ke Legas, a daidai lokacin da Najy ke bikin ranar dimokuradiyya ta 2024.

Sai dai akwai jami’an tsaro sosai, yayin da aka hango ‘yan sanda da jami’an hukumar kiyaye zaman lafiya a unguwanne a  Legas a wurin.

Zan Aike Wa Majalisa Ƙudiri Game Da Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata — Shugaba Tinubu

Masu zanga-zangar, da yawansu, sun yi ta rera wakokin hadin kai yayin da suke rike da alluna da tutoci.

Wasu daga cikin kwalayen na da rubuce-rubuce kamar: ‘Shugaba Tinubu, karka  bari talaka ya numfasa’, ‘Ga wani Biyan albashin ma’aikatan Najeriya yanzu.

Jaridar PUNCH Online ta rawaito cewa wasu kungiyoyin farar hula da suka hada da Take It Back Movement, the Education Rights Campaign, the Coalition for Revolution and the Socialist Workers League, ne ke jagorantar zanga-zangar.

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending