Connect with us

News

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙarawa Masu Yiwa Ƙasa Hidima NYSC Alawus

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Babban Darakta Janar na Hukumar Kula da masu yiwa ƙasa hidima Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya labarto cewa gwamnatin tarayya na shirin karawa masu NYSC Alawus da zarar an kammala tattaunawar da ake yi kan sabon mafi ƙarancin albashi.

Advertisement

Jaridar Punch ta ruwaito cewa haka kuma shugaban ya gargadi masu yiwa ƙasa hidima da su guji ɗauka hotunan abubuwan da ake yi a sansanin horo suna yaɗawa a soshiyal indiya, dalilin aikata haka an kori wasu ƴan NYSC su uku daga sansanin saboda saba wa wannan doka .

Gaskiya Abin Kunya Ne A Ce Mutum Musulmi Ya Haddace Watannin Miladiya  Amma Bai San Na Musulunci Ba —Malam Khalid Arzai

Shugaban ya bayyana hakan ne a yau Asabar yayin da yake jawabi ga mambobin bautar ƙasa su 2762 na Batch B, Stream One, a sansanin NYSC Orientation Camp na jihar Ogun, Sagamu.

Advertisement

Ya bukace su da su dauki horon da ake ba su a sansanin da muhimmanci, duk da cewa horon akwai wahala amma dai su kara kaimi wajen koyo domin su zama ‘yan Najeriya nagari da kuma amfani ga al’umma.

Ahmed ya ce, “Bari kuma in tunatar da ku dokokar da baku sani ba ba a sanya ayyukan sansanin a soshiyal midiya ba, samu abokan aikinku guda uku a wani waje yanzu haka akwai mutum uku da aka kama su da aikata haka ,an more su

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending