Connect with us

News

DAN BULKI KWAMANDA YASHA DUKA DA BULALA SAKAMAKON CIN MUTUNCIN GWAMNAN JAHAR KADUNA UBA SANI

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

 

 

 

Ana zargin wasu jamian tsaron Yan sanda a  Jahar Kaduna dacin zarafin fitaccen Dan siyasar Baka wato alhaji abdulmajid dan bulki kwamanda

Advertisement

Ta cikin wani faifan vedion daya karade shafukan sada zumunta na Facebook an gano Yadda wadannan jamiai suke dukan Dan bulkin kwamanda tare da dayimasa vedion

cikin faifan vedion anji Jami,an  sunacewa Dan Mai yasa Dan bulkin yake zagin gwamnan Jahar Kaduna uba sani duk da cewa shidan Kano ne

Saidai Dan bulkin yacemusu Shifa Dan Nigeria ne Kuma Dan arewa adan haka Yanada hurumin yin magana aduk inda yakeso Kuma a lokacin da yakeso

 

Hakkanne yasa wadannan jami,a sukace ya tsugunnan sannan sukayi masa mugun Duka irin horan da akeyiwa dalibai masu laifi

Ana zargin Jami,an tsaron sunci mutuncin fitaccen dan siyasar Baka ne  sakamakon cin mutunci irin na siyasa da Dan bulkin keyiwa gwamnatin Jahar Kaduna

Advertisement

Idan za,a iya tunawa dai jaridar inda ranka ta rawaito cewa koda a kwanakin bayannnan saidai wata kotun Jahar Kano ta aike da dan bulki gidan gyaran Hali sakamakon sukar gwamnatin Jahar da yakeyi

Saidai a hukunci da kotun ta yiwa Dan bulkin  kotun tace ta aika da Dan bulkin ne sakamakon tashin hankali da Dan yakeso ya kawowa Jahar Kano

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending