Connect with us

News

Da Dumi-Dumi Yan sanda sun kama wasu da laifin siyar da tallafin abinci da gwamnatin tarayyar ta bayar

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

Jami’an hukumar tsaro ta farin Kaya ta DSS sun kama wasu da ake zargin sun karkatar da shinkafar da gwamnatin Najeriya ta tura dan a raba wa talakawa a jihar Jahar Katsina sama da buhu 2000

Advertisement

Jami’an sunce sun kama mutanan ne cikin daren ranar Larabar nan a babbar kasuwar birnin Katsina, inda suka samu shagunansu cike da shinkafar

Sai dai Kuma Hukumar ta zargin wasu daga cikin jamia,n gwamnatin jihar da hannu wajan karkatar da shinkafar

Advertisement

idan ba,a mantaba gwamnatin tarayyar ta turawa  kowacce jiha dake kasar  tallafin gudunmawar kayan abinci domin rage radadin halin da talakawa suke ciki

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending