Connect with us

News

Sojoji sunja kunnan masu Shirin yin zanga zanga a Nigerian

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

 

Rundunar Tsaron Najeriya ta ja Kunnan masu shirin yin zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa a Najeriya ida ta ce rundunar ba zata kyale su tayar da fitina ba.

Advertisement

Hedikwatar Tsaron ta ja Kunnan cewa sojoji ba za su zura ido a yi kone-kone da dangoginsu na karya doka da oda da sunan zanga-zangar ba.

 

Advertisement

Sojojin sunce kundin tsarin milkin kasa ya bada dama  al,umma sayi zanga zanga Kuma adan haka baice a tada tarzoma a gurin yin zanga zanga ba

Dubban ’yan Najeriya musamman matasa sun ayyana 1 ga watan Agusta da ke tafe a matsayin ranar fara zanga-zangar gama gari ta tsawon kwanaki 10 a fadin kasar kan tsadar rayuwa da ta addabi kasar.

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending