Connect with us

News

An samu jagoran zanga zangar matsin rayuwa a unguwar tudun Yola dake Kano

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

Jagoran masu zanga-zanga a nan Kano a unguwar tudun yola   Auwal Baban Jimaga ya ce zanga-zanga babu gudu babu ja da baya, har sai gwamnatin tarayya ta biya musu muradansu.

Advertisement

Kwamared Auwal ya ce komai ya lalace a kasar nan talaka na fama da matsaloli masu yawa wanda su shugabanni basu damu da halin da talakawa ke ciki ba.

Ta cikin tattaunawar da aka yi dashi Auwal ya ce kayan masarufi sunyi tsada abinci ya fi karfin talaka, talakawa na kwana ba bu cin yau bare na gobe wanda hakanne ke kara haifar da damuwa da Kuma cutar da rayukan su

Advertisement

Ya kara da cewa sanin kowa ne bangaren lafiya da ilimi da sauran bangarori babu wani cigaba sai ko ma baya.

Ya Kuma ce matukar Gwamnati naso su janye zanga-zangar da suka shirya to dole ne su cika wadannan abubuwa kamar haka.

Advertisement

 

Jaridar inda ranka ta rawaito A Ranar 1 ga watan Augusta ne za’a fara gudanar da zanga-zanga dan kyamatar yunwa a fadin kasar

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending