Connect with us

News

Zanga Zanga: Ban nemi taimakon kowa ba kamar yadda wasu mutanan ke yadawa —Alaramma Malam Sa’idu

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Babban Majabakin Alkur,ani Mai girma  a Masallaci  Alfur,kan dake Kano  Alaramma Malam Sa’idu Hassan Haruna   wanda matasa kewa lakabi da  mai “Golden Voice” ya nuna takaicinsa kan yadda ake ta yada Asusun Bankinsa a kafafan sada zumunta akan  yana neman taimako ba tare da izininsa ba.

Advertisement

Malam  Sa,idu ya bayyana hakan ne a yayin tataunawa Gidan Rediyon Freedom da ke jihar Kano

Malam ya ce yana mamakin yadda wasu daga cikin Jama,a suke ta  yada labarin karya akan yana neman taimako agun al,umma ta hanyar amfani da account number sa a shafin kan sada zumunta.

Advertisement

Ya kara da cewa  tabbas account din da aketa yadawa na shine amma  bashida  masaniyar ko su wane sukai wannan aikin amman yace baya neman taimakon kowa.

Malam Sa,idu ya ce shi  taimakon Allah yake nema adan haka baya neman taimakon kowa kuma yayi adduar, Allah ya kawo saukin Wannan lamarin zanga zanga da akafara jiya fadin Najeriya.

Advertisement

Malam Sa,idu  dai yana daga cikin wadanda bata gari daga cikin masuyin zanga zanga suka shiga shagon Sana,arsa inda suka sace kayayyakin Sana,arsa .

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending