Connect with us

News

Gwamnatin Shugaba Tinubu Ta Kara Kudin “Passport” 

Published

on

Passports 648x375

DAGA KABIRI BASIRU FULATAN 

Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudaden karbar Passport din Najeriya daga ranar 1 ga Satumba, 2024.

Hakan ya fito ne ta bakin mai magana da yawun hukumar shige da fice ta kasa (NIS), DCI Kenneth Udo, a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

Kotun Ingila Ta Ba Kamfanin Chana Iznin Ƙwace Kadarorin Najeriya Biyu A Landan

A cewarsa, daidaita kudaden na daga cikin kokarin gwamnati na tabbatar da inganci da tsaron Passport din Najeriya.

Yanzu farashin “passport” da ake yi N35,000 mai shafuka 32 na tsawon shekaru 5 ya koma N50,000. Sai kuma “passport” mai shafuka 62 na shekaru 10, ya tashi N70,000, ya koma N100,000.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending