Connect with us

News

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Umarci Kamfanin NNPC ya Ƙara Farashin Litar Man Fetur Ba

Published

on

Zanga Zanga Ta Ɓarke Sakamakon Wahalar Man Fetur 

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata rahotanni da ke ta yawo a shafukan jaridu da na sada zumunta cewa wai ta umarci kamfanin mai ƙasa ya kara farashin litar man fetur a Najeriya.

Advertisement

Minista Heineken Lokpobiri ya bayyana haka a wata sanarwar da ya fitar ranar Talata.

Kashi 27 Na Jariran Da Aka Yiwa Gwajin Halitta Ba Iyayen Su Maza Suka Mallakesu Ba A Najeriya — Rahoto

Mazauna garin Abuja sun wayi gari ranar Talata da layukan mai a cikin babban birnin Najeriya, tare da kara farashin zuwa har naira 1000 a wasu gidajen man.

Advertisement

” Ƙaryata wannan batu ya zama dole daga gwamnati. Domin karya ake ya , gwamnati bata umarci NNPC ya kara farashin litar man Fetur ba.

Kamfanin NNPC na zaman kansa ne, babu dalilin da ya sa gwamnati zai saka masa baki wajen harkar sa. Amma a riƙa kage ana cewa wai gwamnati ta umarce kamfanin NNPC ta ƙara farashin man Fetur ba gaskiya ba ne.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Premium Times

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending