Connect with us

News

Mutum 2 Sun Mutu A Rushewar Bene Mai Hawa Biyu A Kano

Published

on

FB IMG 1725531328710

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

An tabbatar da mutuwar mutum biyu, wasu biyu kuma sun tsallake rijiya da baya, a sakamakon rushewar wani bene mai hawa biyu a Jihar Kano.

Advertisement

Da misalin ƙarfe biyu a dare kafin wayewar garin ranar Alhamis ne benen ya rushe da su a unguwar Nomansland da ke Ƙaramar Hukumar Fagge.

Za’a Kara Kudin Alawus Na Yan Bautar Ƙasa – Hukumar NYSC

Benen ya rushe ne a sakamakon ambaliyar ruwa, kasancewar yana kusa ne da hanyar ruwan.

Advertisement

Benen ya rushe ne a sakamakon ambaliyar da ta biyo bayan ruwan sama kamar da baƙin kwarya na tsawon sa’o’i a cikin daren.

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta sanar da hakan a safiyar Alhamis.

Advertisement

Kakakin hukumar, Samun Abdullahi, ya ce an garzaya da waɗanda aka ceto daga bene d ya rushe zuwa asibiti, inda suke samun kulawa.

 

Advertisement

 

Aminiya

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending