News
Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Cazar Naira 50 A Kan Hada-hadar Kudin Da Ta Kai Naira Dubu 10 A Opay
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA
Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Cazar Naira 50 A Kan Hada-hadar Kudin Da Ta Kai Naira Dubu 10 A Opay
Kamfanin Opay ya sanar da wannan mataki zai fara aiki daga ranar 9 ga watan Satumba, 2024.
Bisa umarnin hukumar tattara kudaden shiga ta tarayya kamfanin yace kwastomomi za su fara biyan N50 a duk lokacin da sukayi hada-hadar kudin da ta kai N10,000 zuwa sama.
Ba Huruminmu Ba Ne Samar Da Gurbin Neman Shiga HND –Hukumar JAMB
Ƙaddamar da wannan kuɗin ya biyo bayan ƙoƙarin gwamnatin tarayya na samar da kudaden shiga daga hada-hadar lantarki ta hanyar dokokin FIRS.
-
News2 days ago
Wani Matashi Mai Shekaru 18 Ya Rasa Ransa Bayan Fadawa Cikin Ruwa A Kano
-
News2 days ago
Kaduna, Nasarawa, Zamfara Da Wasu Jihohi 10 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa —NiMet
-
News3 days ago
Ba Za Mu Yi Wa Kowa Rangwame Ba A Wajan Yaƙi Da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi Ba — Muhyi Magaji
