Connect with us

News

Kungiyar Manyan Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aikin Gargadi A Najeriya 

Published

on

Kungiyar Likitoci Za Su Shiga Yajin Aiki A Ranar Cikar Najeriya Shekara 64 Da Samun ’Yancin Kai

DAGA NUSIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Kungiyar manyan likitoci tare da likitocin hakora sun tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai daga ranar Litinin dinnan a Najeriya

Advertisement

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewe lamarin da ake fargabar zai iya janyo tsayawar aiki a kusan cibiyoyin kiwon lafiya 83, da kuma makarantun kiwon lafiya 64 a fadin kasar, kamar yadda shugaban kungiyar na kasa Farfesa Muhammad Muhammad wanda ya bayyana a wata tattaunawa

Ɗangote ya fi kowa kyautata biyan haraji a Nijeriya – FIRS

A cikin wata sanarwar da kungiyar ta fitar a ranar Alhamis din da ta gabata, ta ayyana cewa za ta shiga yajin aikin gargadi ne saboda gazawar gwamnatin tarayya wajen biyan bukatun kungiyar.

Advertisement

 

Yajin aikin ya soma a dukkan jami’o’i da manyan asibitocin Nijeriya daga Litinin 17 ga wata, zuwa Lahadi 24 ga watan Nuwamba, 20

Advertisement

24.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending