Connect with us

News

DA DUMI DUMI : Kimanin Kananan Yara 20 Yan Ta’adda Su Kayi Garkuwa Dasu A Safiyar Wannan Rana 

Published

on

AFGHANISTAN UNREST TALIBAN

DAGA KABIR BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wasu mahara da ake zargin masu Garkuwa da muta ne ne sun sace Kimanin Kananan Yara 20 a garin Maradun dake jihar Zamfara.

Advertisement

 

Lamarin ya faru a safiyar Lahadi, a lokacin da yaran suka je yin itacen girki a kusa da babban asibitin Jihar .

Advertisement

 

Wani dan garin Maradun da ya nemi a sakaya sunansa, ya tabbatar wa da DCL Hausa cewa, maharan sun je da muggan makamai a bisa babura a lokacin da suka sace yaran.

Advertisement

 

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta hannun kakakinta,Yazid Abubakar ta ce za ta bincike akan lamarin sannan ta tabbatar wa manaiba labarai.

Advertisement

 

sai dai kuma har lokacin hada wannan labarin rundunar Yan Sanda jihar bata ce komai ba akan lamarin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending