Connect with us

News

Gwamnatin Tarayya Ta Mallakawa Kanta Bankin Keystone Bayan Hukuncin Kotu

Published

on

1739346958333

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

Gwamnatin Tarayya ta karbe ragamar gudanarwar bankin keystone daga karkashinsa sakamakon wani hukuncin da koto ta yanke a jihar Legas.

Cikin Hukuncin da mai shari’a, Rahman Oshodi ya yanke ya ce hukuncin ya biyo bayan dokar da Bankin Keystone ya karya na rashin isasshen kudaden hannun Jari Naira Billion 6.3 na dokokin Gwamnatin Tarayya.

Advertisement

 

Hukuncin da kotun ta yanke a ranar 11 ga Fabrairu , 2025 kotu ta bada umarnin karbe bankin har sai lokacin da Bankin ya cike dukkanin ka’doji.

Advertisement

 

Haka zalika kotun ta ce muddin Bankin ya gaza cike dukkanin kaidoji za ta cigaba da gudanar dashi tare da baiwa gwamnatin Tarayya damar sabuntashi rijista zuwa mallakinta.

Advertisement

 

Tun a ranar 10 ga Janairu, 2024, Babban bankin Najeriya CBN ya ba da sanarwar rushewar kwamitin bankin sabida rashin cike ka’doji “wanda yasa EFCC ta hannun gwamnatin ta shigar dashi Kara.

Advertisement

 

Sai dai duk da rikicin, bankin ya ce yana tabbatarwa da abokan mu’amalasa cewa komai zai dawo dai dai Kuma zai cike dukkanin wasu sharadai.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending