News
Iran Ta Sake Ƙaddamar Da Hare-hare Kan Isra’ila
Rundunar sojin Isra’ila ta ce Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila.
An riƙa jin ƙarar na’urorin ankararwa a biranen tel Aviv da Jerussalam da asubahin yau.
Yan Bindiga Sun Raba Fiye da Mutane 1,000 Da Muhallansu A Jihar Benue A Wani Sabbin Hare-Hare – NEMA
Tuni dai rundnar sojin Isra’ila ta umarci mazauna ƙasar su riƙa bin umarnin da ake ba su na inda ya kamata su zauna
Advertisements
-
Opinion4 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion4 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News4 days ago
Jihar Kano Ta Shiga Jerin Jahohi 10 Mafi Tara Kudaden Shiga Na VAT A 2026
