Connect with us

News

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Dalibar Da Ta Lashe Gasar Turanci Ta Duniya Da Kyautar Naira 200,000

Published

on

FB IMG 1756394361513

Gwamnatin tarayya ta bai dalibar nan da ta lashe gasar turanci ta duniya ta TeenEagle, Nafisa Abdullahi, kyautar N200,000.

Ministan Ilimi Dr. Tunji Alausa ne ya bayar da kyautar gare ta a lokacin wani kwarya-kwaryan shagali da aka shirya musu a yau Alhamis a Abuja.

Advertisement

An Ƙara Kuɗin Yin Fasfo A Najeriya

Idan ba a manta ba dai gidauniyar Atiku ta baiwa zakarun TeenEagle wato Nafisa Abdullahi, Rukaiya Fema, da Khadija Kalli tallafin karatu sakamakon bajintar da suka yi a gasar TeenEagle ta Duniya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending