News
Gwamantin Kano Ta Gudanar Da Zagayen Tsfatar Muhalli A Kasuwar Galadima
DAGA SAFIYA MUHAMMAD USMAN
Ma’aikatan Muhalli da Sauyin Yanayi ta Jihar Kano sun kai ziyara a Kasuwar Galadima, yankin Kura, domin gudanar da zagayen tsfatar muhalli.
Kwamishinan Ma’aikatan Muhalli da Sauyin Yanayi, Dr. Dahiru Muhammad Hashim, wanda ya samu wakilcin Daraktan Kula da Gurbacewar Muhalli, Ibrahim Nasir, ya ce gwamnati ta ware wannan rana ne domin shiga kasuwanni da sauran wurare don lura da tsafta a fadin jihar.
Kamfanin Amazon Na Shirin Sallamar Ma’aikata 600,000 Ta Hanyar Maye Gurbin Su Da Mutum-mutumi
A yayin zagayen, an ziyarci bangaren yan kifi da yan manja, inda aka lura cewa tsafta ba ta kai yadda doka ta tanada ba. Dr. Nasir ya yi kira ga ‘yan kasuwar da su gyara magudanar ruwa da sauran wuraren kasuwar domin inganta tsafta da lafiyar jama’a
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
