Connect with us

News

Binciken Bbc Ya Kasa Gano Gaskiyar Bayanan Da Trump Ya Dogara Da Su Kan Kisan Kiristoci A Najeriya

Published

on

Trump

Wani nazari da kafar BBC ta gudanar ya kasa gano ingancin bayanan da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi amfani da su wajen iƙirarin cewa ana yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi a Najeriya.

Advertisements
Advertisements

Kafar ta ce ta yi nazarin bayanan da take tunanin Trump ya yi amfani da su amma ta ce ta kasa tabbatar da alƙaluman.

Advertisements

ECOWAS Ta Yi Tir Da Ikirarin ‘Ƙarya Mai Hatsari’ Na Amurka Cewa Nijeriya Ta Bari Ana Kashe Kiristoci

Ta ce ta yi ƙoƙarin jin ta bakin waɗanda suka fitar da bayanan amma haƙarsu ba ta cimma ruwa ba.

Advertisements
Advertisements

Kafar ta ƙara da cewa “ta gano cewa wasu alƙaluman da ake amfani da su wajen tabbatar da wannan zargi suna da wahalar tabbatarwa da rashin tabbas.”

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending