Connect with us

News

Ƙungiyar Likitoci Ta Janye Yajin Aikin Da Ta Tsunduma 

Published

on

FB IMG 1764450842656

Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta ƙasa (NARD) ta dakatar da yajin aikin ta na ƙasa baki ɗaya bayan shafe kwanaki 29 a yajin aikin.

Dakatarwar ta biyo bayan wani taron Majalisar Zartarwar Ƙungiyar da aka gudanar a ranar Asabar, inda aka tattauna kan ci gaban da aka samu a tattaunawa da Gwamnatin Tarayya.

Advertisement

Iftila’in Gobara Ta Yi Ajalin Mutum 128

Sakataren Ƙungiyar, Dr. Shuaibu Ibrahim, ya tabbatar da hakan a wata tattaunawa da aka yi da shi ta wayar tarho, yana mai cewa an cimma matsaya bayan NARD ta sanya hannu kan takardar yarjejeniya da gwamnatin tarayya kan manyan bukatu guda bakwai da ƙungiyar ta gabatar.

 

Advertisement

 

STALLION TIMES 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending