Connect with us

News

Jirgin Emirates zai rage jigilar fasinjoji a Najeriya

Published

on

Jirgin Emirate

Daga Kabiru Basiru fulatan

 

 

 

 

Jirgin Emirates na Hadaddiyar Daular Laraba ya sanar da matakin rage zuwa Najeriya daga sau 11 a mako zuwa sau 7 a mako, daga 15 ga watan Agustan, 2022.

Emirates ya ce ya yanke wannan hukunci ne sakamakon maƙalewar kuɗaɗensa na cinikin tiketi.

Advertisement

Gwamnatin Najeriya dama na fuskantar matsin lamba kan datse kudaden kamfanonin jiragen ketare da yawansu ya kai dala miliyan 500.

Wannan mataki ya shafi Emirates da aka rikewa dala miliyan 85, ga kuma batun karancin dala da ake fama da ita a Najeriya.

BBC news

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending