Connect with us

News

Gwamnatin tarayya tace matsalar tsaro bata shafi harkar noma sosai ba a kasar Najeriya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa matsalar tsaro bata shafi harkar noma sosai ba a kasar Najeriya.

 

Advertisement

Ministan noma Abubakar Muhammad ne ya bayyan hakan a taron mako-mako da suke gudanarwa a fadar shugaban kasa a babban birnin tarayya.

Dalibin SS 1 Ya Rataye Kansa Saboda Faduwa Jarrabawa

Advertisement

Inda yace Najeriya itace kasa ta farko da tafi kowace kasa nomar shinka a nahiyar Afrika, sannan kuma itace ta hudu a Duniya bakidaya.

 

Advertisement

Ya kara da cewa tabbas matsalar tsaro ta shafi harkar noma musamman a arewacin Najeriya, amma ba sosai ba kuma har yanzu ana noma a Najeriya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending