Connect with us

News

Tsawa ta faɗo tare da raunata mutum hudu a kusa da Fadar White House ta Amurka

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

 

Maza biyu da mata biyu ne a filin shakatawa na Lafayette da ke birnin Washington DC suka ji munanan raunuka bayan mamakon ruwan sama da kuma faduwar tsawa, a cewar jami’an kwana-kwana.

 

Advertisement

Saboda kusancin filin da fadar shugaban Amurka, jami’an kare lafiyar shugaban kasa na secret service suna daga cikin mutane na farko da suka kai wa mutanen da walkiyar ta raunata ɗauki.

Nancy Pelosi ta ce Amurka ba za ta yarda China ta hantari Taiwan ba

Ba a tabbatar da sunayen wadanda suka ji rauni ba.

 

Tsawar ta faɗa a kan mutane huɗun ne a kusa da bishiya a gefen wani bango da ya kewaye Fadar White House a yammacin jiya.

 

Advertisement

 

BBC NEWS

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending