Business
Tiriliyan 1.24 muka rabawa ‘yan Najariya su yi kasuwanci -Gwamnatin Tarayya
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ta rabawa ‘yan Najariya Tiriliyan 1.24 dan su yi kasuwanci.
Wannan rahoto ya fito ne daga bankin kasuwanci na tarayya, watau Bank of Industry.
ISWAP Ta Kashe Mayakan Boko Haram 8 A Borno
Rahoton yace, ‘yan kasuwa Miliyan 4.21 ne aka rabawa kudaden a cikin shekaru 6 da suka gabata.
Jami’in bankin, Olukayode Pitan ne ya bayyana haka, inda yace wannan lamari ya samarwa da mutane 4.896 ayyukan yi.
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
