News
Masu yawon bude ido hudu sun mutu a hatsarin jirgin sama
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
‘Yan yawon bude ido hudu ‘yan kasar Jamus da matukinsu dan Afirka ta Kudu sun mutu a wani hatsarin jirgin sama a Namibia jiya talata.
A cewar rahotannin daga wajen ‘yan sanda, sun ce jirgin ya fadi ne jim kadan bayan tashi wa daga wani wuri a tsibirin Impalila.
Ko Liverpool za ta ci Newcastle United kuwa?
Jirgin da masu yawon bude idon mai suna Cessna 210 V5-LMK, ya yi hatsarin ne kusa da kogin Zambezi wadda ya kasance kogi na hudu mafi fadi a Afirka.
BBC NEWS
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
