News
Zuba shara a magudanan ruwa ne ke kawo ambaliyar ruwa a kano – Dan azumi Gwarzo
DAGA KHADIJA ABDULLAH MUHMD
Sabon kwamishinan kasafi da tsare-tsare na jihar kano Alhaji Ibrahim Dan azumi Gwarzo ya yi kira ga daukacin alumar jahar dasu guji cushe magudanan ruwa, dan kauceawa yawaitar ambaliyar ruwa a jihar kano.
Kwamishinan ya bayyana hakan ne a zantawarsa da wakilin Kadaura24 a jihar kano.
Najeriya ta ci gaba da zama Tushen Dimokradiyya a Yammacin Afirka-Kamala Harris
Kwamishinan yace gwamnatin jihar kano karkashin jagorancin gwamna Abdullahi ganduje na iya kokarinta wajen samar da aiyukan cigaba ga al’umma.
” Ba dai-dai ba ne mutane su rika zubar da shara a magudanan ruwa, saboda yin hakan sabawa hankali sannan Kuma zai haifar da matsalolin da zasu cutar da al’umma Masu tarin yawa”. Inji Dan Azumi
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
