Connect with us

News

Zuba shara a magudanan ruwa ne ke kawo ambaliyar ruwa a kano – Dan azumi Gwarzo

Published

on

DAGA KHADIJA ABDULLAH MUHMD

 

 

 

 

 

Advertisement

 

 

Sabon kwamishinan kasafi da tsare-tsare na jihar kano Alhaji Ibrahim Dan azumi Gwarzo ya yi kira ga daukacin alumar jahar dasu guji cushe magudanan ruwa, dan kauceawa yawaitar ambaliyar ruwa a jihar kano.

 

 

 

Advertisement

Kwamishinan ya bayyana hakan ne a zantawarsa da wakilin Kadaura24 a jihar kano.

Najeriya ta ci gaba da zama Tushen Dimokradiyya a Yammacin Afirka-Kamala Harris

Kwamishinan yace gwamnatin jihar kano karkashin jagorancin gwamna Abdullahi ganduje na iya kokarinta wajen samar da aiyukan cigaba ga al’umma.

 

 

 

Advertisement

” Ba dai-dai ba ne mutane su rika zubar da shara a magudanan ruwa, saboda yin hakan sabawa hankali sannan Kuma zai haifar da matsalolin da zasu cutar da al’umma Masu tarin yawa”. Inji Dan Azumi

 

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending