Connect with us

News

Atiku Abubakar ya gana da masu neman kujerar gwamna na PDP

Published

on

DAGA KABIEU BASIRU FULATAN

 

 

 

 

 

Advertisement

Ɗan takarar Shugaban Najeriya ƙarƙashin Jam’iyyar PDP mai hamayya, Atiku Abubakar ya gana da ƴan takarar gwamna a jam’iyyar daga sassan ƙasar.

 

Tsohon mataimakin shugaban ƙasar tare da mai mara masa baya a takararsa, Gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta sun gana da ƴan takarar a gidansa da ke Asokoro a Abuja.

(NANS) ta zabi Kwamared Umar Faruk Lawal na Jami’ar Bayero ta Kano a matsayin shugaban dalibai.

Waɗanda suka halarci ganawar akwai ƴan takara daga Kaduna da Plateau da Katsina da Legas da Neja da Kano da Sokoto da Delta da Yobe da Jigawa da Nasarwa da Kwara da Benue da Borno da Ebonyi da Zamfara.

 

Advertisement

Ganawar wadda aka shafe sama da sa’a ɗaya ana yi, an yi ta ne a sirri.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending