Connect with us

News

Yajin aikin malaman ASUU ka iya janyo babbar masifa ga Najeriya’

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Kungiyar tsofaffin daliban jami’i’on gwamnatin Najeriya, ta yi gargadin cewa yajin aikin da kungiyar malaman jami’a ta ASUU ke yi ka iya zama babban bala’i ga kasar.

Advertisement

 

A wata wasika da kungiyar ta fitar a ranar Litinin, ta yi kira ga gwamnati da ASUU su sake zama teburin sulhu domin magance matsalar.

Advertisement

Wace ce Liz Truss? – sabuwar Firaministar Birtaniya

Sama da watanni shida kenan da ASUU ta tsunduma yajin aiki a daukacin Najeriya, ko da yake wasu gwamnatocin jihohin Najeriya sun kira malamai su koma bakin aiki, idan ba haka ba babu mai biyansu albashi.

Advertisement

 

Malaman Jami’o’in na bukatar a kara musu albashi, da alawus-alawus da sauran bukatu.

Advertisement

 

Daya daga cikin abubuwan da ke kara tunzura yajin aikin shi ne, rashin biyan jami’o’i kudaden shiga da suka kai sama da Naira Tiriliyan 1.

Advertisement

 

 

Advertisement

BBC NEWS

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending