Connect with us

News

Wani ɗan majalisar dokokin Katsina ya rasu a Saudiyya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

 

 

 

Advertisement

Wani ɗan majalisar dokokin jihar Katsina a arewa maso yammacin Najeriya, Dr Ibrahim Aminu Kurami, ya rasu a Saudiyya.

 

Ɗan majalisar mai wakilar mazaɓar ƙaramar hukumar Bakori ya je Saudiyyan ne don gabatar da aikin Umara, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Hadarin Mota Ya Yi Ajalin Mutum 3 A Neja

Wata majiya daga iyalansa ta shaida wa jaridar cewa ya rasu ne bayan fama da gajeriyar rashin lafiya a Madina.

 

Advertisement

Marigayin ya rasu ya bara mata biyu da ƴaƴa 11 da kuma jikoki uku.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending