Connect with us

News

An musanta kai harin bam Jami’ar al Qalam

Published

on

FB IMG 16429349813389399
Advertisements
ads

Daga kabiru basiru fulatan

Jami’ar al Qalam da ke jihar Katsina a arewacin Najeriya ta musanta labaran da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa an kai harin ban makarantar, tana cewa wannan “abin takaici” ne yada irin wadannan labaran karyar.”

Advertisements
Advertisements

Wannan kunshe ne cikin wata sanawrwa da shugaban hulda da jama’a na jami’ar Akilu A Atiku ya fitar.

Advertisements

“Abin da ya faru wata tayar babbar mota ce da ke tafiya ta fashe a kan titin Dutsinma da misalin karfe 8:30 na yamma amma wasu marassa kishi suke yada labarin cewa wai harin bam aka kai wa jami’ar.”

Advertisements
Advertisements

Al Qalam ta yi kira ga jama’a da su yi watsi da wannan labari ba gaskiya ba ne.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending