News
Zargin N5.6bn: Buhari Ya Sallami Shugaban NIRSAL
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sallami Manajan Daraktan Bankin Rancen Noma (NIRSAL) daga aikinsa.
Ana hasashen sallamar Aliyu Abdulrasheed daga shugabancin NIRSAL ba zai rasa alaka da zargin almundahana a hukumar ba.
Mu na aiki da NCC wajen aika sakamakon zaɓe a guraren da ba karfin hanyar sadarwa- INEC
A watan Janairu, wani binciken kwakwaf da kafar Daily Trust ta yi ya bankado yadda wasu jami’an Hukumar NIRSAL suka hada baki da wasu kamfanoni uku da bankin ya ba wa rancen noman ranin alkama mai fadin kadada 20,000 a jihohin Kano da Jigawa suka karkatar da kudaden.
Tun a lokacin Aliyu Abdulhameed ya musanta zargin da cewa ba shi da tushe kuma an kitsa ne domin bata sunansa da na hukumar.
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
