Connect with us

News

An sace kwamishina a jihar Benuwe

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

Wasu mahara sun sace kwamishinan gidaje da raya karkara na jihar Benuwe, Ekpe Ogbu.

Ƴan gida ɗaya su 6 sun mutu bayan cin abinci da ake zargin tsaka ta saka baki

Mai taimaka wa gwamnan jihar kan tsaro kanar Paul Hemba ya tabbatar wa kafar talabijin ta Channels cewar an sace Mr Ogbu da yammacin ranar Lahadi a mahaɗar Adankari kan hanyar Otukpo-Ado.

Ya tabbatar da cewa an gano motar da kwamishinan ke ciki a lokacin sace shi, kuma tuni jami’an tsaro suka fara bincike.

Sai dai ya ce ba a samu wani labari daga waɗanda suka sace shi ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending