Connect with us

Sports

Maroko ta baiwa magoya bayanta tikiti dubu 13 domin kallon wasanta da Faransa

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

Hukumar da ke kula da kwallon Maroko ta siya wa magoya bayanta tikiti dubu goma sha uku kyauta domin kallon wasansu da Faransa a gasar cin kofin duniya da ke gudana a Qatar.

Advertisement

A ranar 4 ga watan Mayun 2021 aka haifi jariran.

A gobe Laraba za a buga wasan kusa da karshe a tsakanin kasashen biyu bayan Maroko ta kafa tarihi a matsayin kasar Afrika ta farko da ta kai wannan matakin.

Advertisement

Haka kuma kamfanin jirgin sama na kasar watau Royal Air Maroc ya saka jirage 30 a farashin mai rahusa ga ‘yan kallo domin su yi balaguro zuwa Qatar.

An yi shagulgula sosai a Maroko tun bayan da kasar ta samu galaba a kan manyan kasashen Turai a gasar da Qatar ke daukar bakunci.

Advertisement

A daya wasan kusa da kashe Argentina ce za ta kara da Croatia a yau Talata.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending