Sports
Ba mu damu ba don mutane na son Messi ya ci Kofin Duniya – Deschamps
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Kocin Faransa Didier Deschamps ya ce babu abin da ya dame su ganin cewa mutane sun damu Lionel Messi da kasarsa Argentina su dauki a wasan ranar Lahadi.
Didier Deschamps na kokarin zama kocin wata kungiya da zai ci kofin karo na biyu a jere, bayan Les Bleus a 2018.
Ya ce babu wani bayani game da cutar da ta shiga sansanin ‘yan wasan Faransa, yayin da aka rufe yan wasa da yawa aka rufe su a dakunansu na hotel.
A gobe Lahadi ne dai za a fafata a wasan karshe na gasar cin kofin duniya, tsakanin kasashen biyu.
Argentina dai ita ce ta cinye Croatia da ci 3-1 a wasan kusa da na karshe na gasar yayin da ita kuma Faransa ta doke Moroko da ci 2-0.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
