Connect with us

Sports

Benzema ya sanar da kawo karshen bugawa Faransa wasa

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

Karim Benzema ya sanar da yin ritaya daga buga kwallon kafa a kasa da sa’o’i 24 bayan da Faransa ta sha kashi a hannun Argentina a wasan karshe na cin kofin duniya na 2022.

Advertisement

 

Benzema yana cikin tawagar Faransa domin buga wasa a Qatar amma ya samu rauni a cinyarsa wanda hakan ya sa ba zai bugawa  kasar ba.

Advertisement

Hatsarin Mota: Mutum 11 Sun Kone Kurmus A Hanyar Zariya Zuwa Kano

 

Da yake sanar da hukuncin ranar cikarsa shekaru 35 da haihuwa. ya rubuta, “Na yi ƙoƙari da kurakuran da aka yi don zama inda nake a yau kuma ina alfahari da shi! Na rubuta labarina kuma namu yana ƙarewa”.

Advertisement

 

Benzema ya fara buga wasansa na farko a duniya a 2007 a Les Bleus inda ya zura kwallaye 37 a wasanni 97.

Advertisement

 

Dan wasan mai shekaru 35 ya kasance ba a cikin hoton tawagar kasar tsawon shekaru biyar bayan da aka same shi da hannu a wani laifin da ya shafi kaset din jima’i da ya girgiza kwallon Faransa.

Advertisement

 

Kocin Faransa Didier Deschamps ya tuno da shi a shekarar 2021 gabanin gasar cin kofin nahiyar Turai, inda ya zura kwallaye hudu a wasan da aka yi a zagaye na 16.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending