Connect with us

News

An gano gawar mutum 25 da matsanancin sanyi ya kashe a New York din Amurka

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

Tawagar agajin gaggawa a yammacin jihar New York a Amurka sun gano gawarwakin mutum 25 da suka mutu sakamakon mummunan matsanancin sanyi da dusar ƙanƙara a ƙarshen makon nan.

Advertisement

 

Galibinsu sun sun mutu ne a cikin a birnin Buffalo da kewayensa.

Advertisement

Sojoji uku sun mutu bayan da jirginsu ya kama da wuta a Nijar

An sake yin hasashen samun ƙarin dusar ƙanƙara a can, yayin da dokar hana tuƙi ke ci gaba da aiki.

 

Advertisement

Shugaban yankin Erie — wanda ya hada da Buffalo — ya ce watakila wannan ne yanayi mafi muni da aka fuskanta a tarihin birnin.

 

Advertisement

Jami’an tsaron ƙasar sun kuɓutar da ɗaruruwan mutanen da suka maƙale a cikin motoci da a gidajen da ba su da wutar lantarki.

 

Advertisement

Matsanancin sanyin da dusar ƙanƙara da aka gani ya yi sanadin mutuwar mutum kusan 50 a arewa maso gabashin Amurka

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending