Connect with us

Politics

Da dumi -dumi:Kotun daukaka kara ta sake tabbatar da Laila Buhari a matsayin Yar takarar Sanatan Kano ta tsakiya a PDP

Published

on

DAGA  YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

Kotun daukaka kara a ranar Alhamis,Ta sake jadda da Hajiya Laila Buhari a matsayin Yar takarar Sanatan Kano ta tsakiya a Jami’iyyar PDP.

Advertisement

 

Solacebase ta rawaito cewa kotun Ta sake ayyana Laila Buhari ne sabanin Danburan Nuhu.

Advertisement

Gini ya ruguje a Abuja, ana fargabar mutane da yawa sun makale

Hukuncin wanda Mai Shari’a Muhammad Lawal Garba ya jagoranta, ya ki amincewa da dau kaka karar da Danburam Nuhu ya yi yana kalubalantar Laila Buhari.

 

Advertisement

Mai Shari’a Garba dai ya yanke hukuncin ne a tare da mai Shari’a Kudirat Kekere Ekun, da mai Shari’a Ibrahim Jauro, da kuma mai Shari’a Emmanuel Agim wanda duka suma sun shaida yadda zaman kotun ya gudana. I’ll

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending