Connect with us

Politics

Wadanda aka yi canjin kudin domin su, ko a jikinsu-Kwankwaso

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

‘Yan takarar shugaban ƙasa bankunan ƙasar nan mallakinsu ne don haka ba abin da ya dame su da ƙaramcin kuɗaɗe da yake damun wasu ‘yan Nijeriya a yanzu haka

 

Advertisement

Kwankwaso yabaiyana hakan ne yayin tattaunawa da gidan talabijin na Channels a cikin shirin Sunrise Daily, ya bayyana cewa, “yawancin masu hannu da shuni da waɗannan ‘yan takara su ne masu ruwa da tsaki na bankunan nan. Don haka ba ruwansu da rashin kuɗaɗe a hannun jama’a.

An Ceto Yarinyar Da Aka Sayar N100,000 A Kaduna

Mu a jam’iyyar NNPP ba mu ji dadin abin da ya faru ba kuma ba ma jin dadin abin da ke faruwa a yanzu haka, game da wannan rashin kuɗi da ake fama da shi.

Advertisement

 

Wa’adin watannin ukun da aka bayar da karin kwanaki goman dukkansu ya kamata a ce an yi nazari a kansu da kyau. Domin yawan wadanda suka aiwatar da wannan tsari suna can ne a Abuja suna zaune a ofisoshinsu ba su san halin da jama’a suke ciki ba”.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending