News
Buhari zai yi wa ‘yan kasa jawabi kai tsaye a gobe
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi wa ‘yan kasa jawabi kai tsaye a ranar Alhamis da safe da misalin karfe 7 na safe.
Advertisements
Advertisements
Mataimakin na musamman ga Shugaba Buhari kan kafafen sada zumunta na zamani, Malam Bashir Ahmad ne ya bayyana hakan a shafinsa na Facebook.
Advertisements
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
