Connect with us

News

Buhari zai yi wa ‘yan kasa jawabi kai tsaye a gobe

Published

on

 

 

Advertisement

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi wa ‘yan kasa jawabi kai tsaye a ranar Alhamis da safe da misalin karfe 7 na safe.

 

Advertisement

Mataimakin na musamman ga Shugaba Buhari kan kafafen sada zumunta na zamani, Malam Bashir Ahmad ne ya bayyana hakan a shafinsa na Facebook.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending