Entertainment
Mawakin Hausa G fresh ya gurfana a gaban Hukumar Hisbah kan zargin wasa da Sallah
fitattecn Mawakin gambarar Hausa G Fresh al-amen Ya gurfanane bisa zargin wasa da Sallah wanda sashin Kai Samame na Hukumar Hisbah suka nemo shi kuma suka mikawa Sashin Da’awa na Hukumar Hisbah karkashin jagorancin Mataimakin Babban Kwamandan Hisbah Ustaz Hussaini Ahmad Chediyyar Kuda bisa Umarnin babban Kwamandan Dr. Ibn Sina.
Sauya Fasalin Naira: Gwamnonin APC 3 Sun Gana Da Ministan Malami.
A matakin farko, Mallaman sunyi masa nasiha da nusantar dashi hadarin wasa da addini tare da Shawartarsa da yakoma makaranta Dan gyara addininsa, inda nan take *Al’amin G fresh* Kano material yayi alkawarin gyara al’amuransa kuma yasaka hannu a takarda idan yasake Hukumar Hisbah zata dauki mataki na gaba akansa, kamar yadda Arewa radio ta ruwaito.
-
News6 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News4 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News6 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
