Connect with us

News

Tinubu da Biden sun shiga jerin mutum 100 da suka fi ƙarfin faɗa-a-ji a duniya

Published

on

Mujallar Time ta Amurka ta sanya sunan zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu cikin jerin mutum 100 masu ƙarfin faɗa a ji a duniya a 2023.

Advertisements
Advertisements

Cikin manyan shahararrun duniya da suka sanya akwai shugaban Amurka Joe Biden.

Advertisements

Karasa Zabe: Za Mu Samar Da Tsaro A Kano —’Yan Sanda

An kuma sanya sunan ‘yan wasan ƙungiyar PSG Lionel Messi da Kylian Mbappe daga bangaren wasanni.

Advertisements
Advertisements

Mujallar ta ce Tinubu ya cancanci shiga cikin jerin ne saboda “ya lashe zaɓe a ƙasar da ta fi kowacce yawan jama’a a najhiyar Afrika wanda hakan ba abu bane mai sauƙi. Kuma ya kwashe kimanin shekara 20 yana ta shirya yadda zai kai ga wannan matsayi.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending