News
Dino Melaye Ya Zama Dan Takarar Gwaman Kogi A PDP
Tsohon Sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye, ya lashe zaben fid-da gwani tare da zama dan takarar Gwamna na jam’iyyar PDP na Jihar Kogi.
Hakan sai na nufin shi ne zai tsaya wa jam’iyyar takarar Gwamna a zaben na ranar 11 ga watan Nuwamba mai zuwa.
Yadda Ƴan Daba Masu Ƙwacen Waya Suka Jiwa Ɗan Jarida Mummunan Rauni a Kano
Sanata Dino Melaye ya sami nasarar lashe zaben ne bayan ya doke abokan takararsa a zaben da fafatawa ta yi zafi a cikinsa.
Tsohon dan Majalisar Dattijan dai zai fafata ne da Usman Ododo, dan takarar kujerar na jam’iyyar APC a zaben da ke tafe.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
