News
Aikin Kidaya Ne Kawai Zai Iya Nuna Hakikanin Alkaluman Yaran Da Basa Zuwa Makaranta A Najeriya – UBEC
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Hukumar kula da ilimin bai daya ta kasa UBEC ta ce samun hakikanin adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a Najeriya ba zai yiwu ba sai an yi kidayar jama’a.
Sakataren zartarwa na UBEC, Hamid Bobboyi, ya bayyana hakan a Abuja ranar Litinin a wajen taron karrama marigayi GidadoTahir.
Gwamna Ganduje Ya Rushe Majalisar Zartaswa Mako Ɗaya Gabanin Mika Mulki
A baya dai anyi kiyasi daban-daban dangane da adadin yaran da ba su zuwa makaranta a Najeriya.
Sai dai yayin da yake magana kan al’amarin, Bobboyi ya yi kira ga hukumar kidaya ta kasa NPC da ta gudanar da kidayar 2023 domin baiwa UBEC damar samun ingantacciyar kididdiga.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
