Connect with us

Politics

bai kamata ace duka masu rike da manyan mukaman Najariya 3 duk su fito daga kudu ba.—Yari

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

 

Tsohon gwamnan jihar, Zamfara, Abdul’aziz Yari ya soki abinda ya bayyana da cewa bai kamata ba ace shugban kasa, Bola Ahmad Tinubu, daga Legas, Alkalin Alkalai, Olukayode Ariwoola wanda daga Jihar Oyo ya fito, sai kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio wanda daga jihar Akwa-Ibom ya fito.

Advertisement

Yace wadannan sune manyan mukaman kasarnan da suke gudanar da mulkin kasarar, dan haka ba adalci bane ace duka daga kudu suka fito ba.

Malamin jami’a ya bada shawarar a yi ƙidayar dabbobi a Nijeriya

Yari ya kira hakan da rashin Adalci.

Advertisement

Saidai tsakanin shekarar 2019 zuwa 2022, itama Arewa ta yi hakan inda shugaban kasa a wancan lokacin, Muhammadu Buhari ne, sai kuma kakakin majalisar dattijai, Ahmad Lawal daya fito daga Katsina, sai kuma Alkalin Alkalai, Muhammad Tanko wanda ya fito daga jihar Bauchi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending