News
Hukumar DSS ta Saki Tsohon Gwamnan Zamfara, Yari Bayan Amsa Tambayoyi
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya samun ‘yancinsa biyo bayan tsare shi da jami’an ‘yan sandan sirri na Najeriya, DSS suka yi.
Jaridar the nation ta samu labarin a safiyar Lahadi cewa Yari ya fita daga tsarewar da Hukumar ta DSS take masa a daren jiya Asabar.
Rahotanni na nuni da cewa hukumar DSS ta tsare tsohon gwamnan kuma sanata mai ci, Abdul’Azeez Yari kan kudi sama da naira biliyan 45 da aka fitar a zamanin gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Yan bindiga sun sace Masu Aikin Titin Kaduna-Kano Su 4 A Tashar Yari
-
News1 day ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
2027: INEC Ta Tabbatar Da Ibrahim Ali Amin Little A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano A Jam’iyyar ADC
-
News4 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
