Connect with us

News

Yan Bindiga Sun Harba Daliban Poly Nassarawa Uku, Sun Yi garkuwa da Daya

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Rahotanni da cewa ‘yan bindiga sun harbe wasu dalibai uku na kwalejin kimiyya da fasaha ta Isa Mustapha Agwai da ke garin Lafia a jihar Nasarawa.

An tattaro cewa maharan sun kuma yi awon gaba da wata daliba guda daya da aka bayyana sunanta da Ajoke, dalibar ND ll a fannin fasahar kimiyyar .

Advertisement

Ƙungiyar ƙwadago ta NLC za ta yanke shawara kan shiga yajin aiki

lamarin ya faru ne da misalin karfe 08:00 na daren ranar Litinin.

Daliban da suka samu raunuka harbin bindiga, an ce suna karbar magani a asibiti.

Advertisement

Karin bayani nan bada jimawa ba…

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending