News
Hukumar Hizbah Ta Jihar Yobe Ta Kama Bata Garin ‘Yan Mata Da Masu Sayar Barasa A wasu sassan dake Jihar.
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Hukumar Hizbah ta jihar Yobe karkashin jagorancin Kwamishinan Ma’aikatan Addini Alh. Umar Potiskum ta samu nasarar cafke wasu ɓata gari a wasu gidajen sharholiya da sheke aya.
Haka zalika, Hukumar ta samu nasarar cafke wasu matasa ɓata gari masu sayar da miyagun ƙwayoyi a wuraren daban-daban dake garin Damaturu da sauransu.
Da dumi-dumi: INEC ta bayyana Uzodimma a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Jahar Imo
Aikin Hisbah ya samu hadin gwiwa da Jam’ian tsaro na N.D.L.E.A.
A wani labarin kuma Da dumi-dumi: INEC ta bayyana Uzodimma a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Jahar Imo
Gwamnatin tarayya ta ce yanzu haka shirye-shirye sunyi nisa domin sauya akalar motoci har milyan 10 masu amfani da man fetir zuwa amfani da Gas nan da watanni 36 masu zuwa.
Karaminin ministan Mai, Ekperikpe Ekpo ne ya baiyana haka a yayin baje kolin mai da iskar gas na shekarar bana wanda ake gudanarwa a birnin Abu Dhabi na hadaddiyar daular larabawa.
A wata sanarwa da kakakinsa Louis Ibah ya fitar, ya baiyaan cewar a yanzu haka anyi kawance da kanfanoni masu zaman kansu domin kawo kayayyakin da za’a yi amfani dasu wajen sauya akalar motocin nan da watanni 9 masu zuwa.
Ya ce matakin wani yunkuri ne na inganta yin amfani da Gas a tsakanin motocin kasar a maimakon Man fetir da suka dogara dashi.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
