Connect with us

News

Da dumi-dumi: ‘Yan majalisar dokokin jihar Ribas 27 sun fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC.

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Advertisements
Advertisements

Al’amuran siyasa a jihar Ribas sun dauki wani sabon salo inda ‘yan majalisar dokokin jihar 27 suka fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC.

Advertisements

‘Yan majalisar su 27 ana kyautata zaton suna biyayya ga ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike wanda ya samu sabani da dansa na siyasa da kuma gwamna mai ci, Siminalayi Fubara.

Advertisements
Advertisements

Femi Falana ya ba Tinubu mako biyu ya biya diyya ga wadanda harin jirgin sama ya rutsa da su

Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan majalisar sun sanar da sauya shekar su da safiyar yau a harabar majalisar kamar yanda Jaridar Nigeria Tracker ta ruwaito 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending