News
Wani Jirgi ya zame daga titinsa a filin jirgin birnin Ibadan
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO
An kara samun wani jirgin sama ya samu zamewa daga kan titunsa a filin jirgin birnin Ibadan da ke jihar Oyo.
An kara samun wani jirgin sama mallaki wani ya samu zamewa daga kan titunsa a filin jirgin birnin Ibadan da ke jihar Oyo.
Mai magana da yawun hukumar da ke bincike kan ingancin ababan hawa ta Najeriya, Tunji Oketunmbi ya tabbatar da faruwar al’amarin kuma ya ce sun aike da ma’aikatansu zuwa wurin hadarin.
Yan Kwankwasiyya sun maida Ganduje abin zolaya, bayan ya nemi Abba Gida-gida ya shiga APC
Akalla akwai manyan mutane 10 a cikin jirgin sai dai rahotanni sun ce ba a samu rasuwa ko jikkata ba sakamakon hadarin.
Wannan dai na zuwa ne watanni biyu bayan an samu irin wannan hadarin a filin jirgin na Ibadan
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
