Connect with us

News

Nafi karfin naje gidan kurkuku dan gyaran Hali cewar abdulmajid dan bulki kwamanda

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Fitaccen sojan Bakannan dake arewacin Nigeria Mai suna abdulmajid almustafa Wanda akafi sani da dan bulki kwamanda  yace bazai taba chanza  ra,ayin Saba Dan gwamnatin Jahar Kano ta kaishi kurkuku

Dan bulki kwamanda  ya bayyanna  hakanne  lokacin da yake tattutunawa da wasu daga cikin masoyansa bayan da ya shagi iskar yancin fitowa daga gidan gyaran halin ayau alhamis

Advertisement

Kwamanda  yace Wannnan halayen nawa maasu kyawune Kuma bazan taba chanzawa akan ra,ayin iyaye naba domin haka na gada a wajen mahaifina Dan nehu

Mahaifina ya kasance Dan santsi ne Kuma Mai taurin Kai ne akan dukkan abunda yasa a gaban cewar Dan bulkin

Advertisement

Adan haka Yace shi yanzuma ya daura damarar ga dukkan wata gwamnatin da zata kawowa Al,ummar ta cikas koda kuwa hakan zaiyi sanadiyyar komawarsa gidan gyaran hali Indai hakan zaisa jama,a zasuyi farin ciki da Kuma dorewar democradiyya

kamu kaini gidan yari da gwamnati tasa akayi na Kara daukar dorusa wajen sanin halin da Al,ummar suke ciki mussamman wadanna aka zalinta

Advertisement

Dan bulki kwamanda  dai ana zarginsa da laifin tada zauna tsaye wajen fusata alu,ummar jahar Kano bayan wasu kalamai da jagoran darikar kwankwasiyya yayi ENG RABIU Musa kwanwaso yayi akan wasu daga cikin masarautun Kano kamar Yadda lauyan gwamnati ya ayyana

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending