Connect with us

News

Matsalar Tsaro Da Najeriya Ke Fuskanta Abu Ne Da Hukumomin Tsaro Za Su Iya Magance Shi – Kwankwaso

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA 

Advertisements
Advertisements

Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, yace halin rashin tsaro da Najeriya ke fuskanta abu ne da hukumomin tsaro za su iya magance shi.

Advertisements

Kwankwaso wanda ya taba rike mukamin Ministan tsaron Najeriya, kana jigo a jam’iyyar NNPP, ya bayyana hakan ne lokacin da yake tattaunawa da manema labarai jim kadan bayan kammala zaman majalisar zartarwa ta kasa na jam’iyyar NNPP a Abuja.

Advertisements
Advertisements

Hukumar EFCC Ta Gabatar Da Sabbin Tuhume-tuhume Kan Godwin Emefiele

Rabi’u Musa, wanda shi ne dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 20203, yace matukar aka ba wa jam’iyyar su dama suna iya magance wannan matsala ta rashin tsaro a kasar nan. Kazalika Kwankwaso, jam’iyyar NNPP itace mafita ga ‘yan Najeriya, kasancewar jam’iyyun APC da PDP dukkanins sun gaza kawo sauyi ga al’ummar kasar nan.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending